SARAUNIYAR MATA ✨πΈ
π Ke ce hasken safiyata π
π Numfashina yana Ιauke da sunanki π
πΉ Kowace juma’a tana fara ne da tunaninki
π€ Zuciyata ta natsu idan na tuna murmushinki π
π€² A wannan safiyar mai albarka,
ina roΖon Allah Ya kare ki,
Ya cika miki zuciya da farin ciki,
Ya sanya soyayyarmu ta kasance mai Ιorewa har abada π«
π Ke ce gimbiyata,
❤️ Sarauniyar zuciyata,
π Kuma ni mallakinki ne a kowace rana.
✍️ Khaleed Khan
No comments:
Post a Comment